Shafine da ake bude dan wayar da kan mutane abubuwa wanda zai taimakesu a harkokin yau da kullum, mukan taimaka da abubuwa ta bangaren shawarwari, gyaran jiki, kwalliya da su Girke Girke

Kuskure ne a ce PDP ba za ta sake mulki ba- Atiku Abubakr

Kuskure ne a ce PDP ba za ta sake mulki ba- Atiku Abubakr
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya bukaci jama’a su daina cewa wai PDP ba za ta sake mulkin Najeriya ba.
Idan ba a manta ba da, tsohon shugaban kasar dai ya yi murabus daga Jam’iyyar APC mai mulki, inda daga bisani ya sanar da cewa ya koma jam’iyyar PDP, inda ya baro a wani faifan bidiyo da ya saka a shafukan sada zumunta.

A cewar Atiku Abubakar, “Babu wanda ya san gobe sai Allah, balantana ya san abin da zai faru. Mutum bai da wannan ikon,” inji Atiku Abubakar.
 


mawallafi:

Shugaban kamfanin Duniyan Fasaha, kuma Babban Editan Mujallar Duniyan Fasaha, mutum ne mai son sanar da mutane abinda Allah ya sanar da shi game da fannoni masu yawa. Mai kokari ne a fannin ilimin, Computer, Web Design, Yanar Gizo, gyaran jiki da sauransu.

No comments:

Post a Comment

TALLA

TALLA

Chanza harshe

Blog Archive

Contact Form

Name

Email *

Message *

Blog Archive