Shafine da ake bude dan wayar da kan mutane abubuwa wanda zai taimakesu a harkokin yau da kullum, mukan taimaka da abubuwa ta bangaren shawarwari, gyaran jiki, kwalliya da su Girke Girke

Ina Matukar Son Ci Gaba Da Karatu Koda Na Sakandire Ne - Nji Fiddausi Yako

Ina Matukar Son Ci Gaba Da Karatu Koda Na Sakandire Ne - Nji Fiddausi Yako
fiddausi Yako, matashiya mai kimanin shekaru 12, yar asalin karamar hukumar Kiru, ta ce tana zuwa tun daga garin yako domin sayar da gyada a rashin samun damar cigaba da karatun sakandire.
Ta ce ta kammala firamare a Gazam, dake Yako, inda ta kammala aji shida tun daga nan da ta ga lokaci na neman kure mata sai ta fara talla, duk kuwa da cewar ta samu nasara a jarabawarta.
Ta ce tana matukar burin cigaba da karatu koda na sakandire ne domin samun cigaba a rayuwa, kuma ta kara da cewa tana da ra’ayin zama malamar makaranta, domin ko ba komai zata kara wasa kwakwalwarta ta hanyar koyarwa da kuma cudanya da dalibai.
Ko da yake ta ce iyayenta ne ke dora mata tallar gyada, tana yi domin ta sama musu kudi don kashe bukatun yau da kullum.

-------------------------------------------------------------------------------------------------------------
Zaku iya samuna a kan shafukan sada Zumunta kamar haka:

Whatsapp ko Kira: +2349039016969
Twitter: @muhdabbagana ko kuma ta hanyar latsa nan
Facebook: Muhammad Abba Gana Kolo ko kuma ta hanyar latsa nan

Instagaram: @real_abbagana ko kuma ta hanyar latsa nan


mawallafi:

Shugaban kamfanin Duniyan Fasaha, kuma Babban Editan Mujallar Duniyan Fasaha, mutum ne mai son sanar da mutane abinda Allah ya sanar da shi game da fannoni masu yawa. Mai kokari ne a fannin ilimin, Computer, Web Design, Yanar Gizo, gyaran jiki da sauransu.

No comments:

Post a Comment

TALLA

TALLA

Chanza harshe

Blog Archive

Contact Form

Name

Email *

Message *

Blog Archive