Shafine da ake bude dan wayar da kan mutane abubuwa wanda zai taimakesu a harkokin yau da kullum, mukan taimaka da abubuwa ta bangaren shawarwari, gyaran jiki, kwalliya da su Girke Girke

Wajibi Ne Mata Su Nemi Ilimi Mazan Yanzu Basu Da Tabbas - Inji A'isha Mustapha

Wajibi Ne Mata Su Nemi Ilimi Mazan Yanzu Basu Da Tabbas - Inji A'isha Mustapha
A'isha Mustapha wata matashiya mai sana’ar saida man fetur a gidan mai ta ce tana sana’ar ne domin dogaro da kai tare da tara kudi domin samun damar shiga jami’a.
Ta ce ta kammala makarantar sakandire ne a shekara ta 2013, daga nan ne ta kama aiki kuma tana da burin karantar Mass Communication wato aikin jarida.
Aisha ta ce bata fuskantar wani kalubale domin kuwa tana samun abinda ta ke nema,kuma babban burinta ta sami mijin aure.
Kuma ta kara da cewa aure baya hana karatu, a cewarta ilimi ya zama wajibi domin mazan yanzu basu da tabbas, don hake ne ya zama wajibi mata su zamo masu dogaro da kai.


mawallafi:

Shugaban kamfanin Duniyan Fasaha, kuma Babban Editan Mujallar Duniyan Fasaha, mutum ne mai son sanar da mutane abinda Allah ya sanar da shi game da fannoni masu yawa. Mai kokari ne a fannin ilimin, Computer, Web Design, Yanar Gizo, gyaran jiki da sauransu.

No comments:

Post a Comment

TALLA

TALLA

Chanza harshe

Blog Archive

Contact Form

Name

Email *

Message *

Blog Archive