Shafine da ake bude dan wayar da kan mutane abubuwa wanda zai taimakesu a harkokin yau da kullum, mukan taimaka da abubuwa ta bangaren shawarwari, gyaran jiki, kwalliya da su Girke Girke

Wasu Abubuwan Da Ya Sa ’Yan Mata Ke Son Auren Mazan Da Suka Manyanta

Wasu Abubuwan Da Ya Sa ’Yan Mata Ke Son Auren Mazan Da Suka Manyanta
Zee (mun kira ta da wannan suna saboda ta nemi mu boye sunanta) matar aure ce mai shekara 26 wadda muka iske ta caba ado tana karkada makullin motarta kirar Venza.

 

“Mutumin nan (mijinta) da ake cewa sa’an mahaifina ne, ya yi min duk abin da saurayi ba zai iya yi min ba kuma har cikin zuciyata ina son shi.

 

“Kafin na aure shi, ni da saurayina mun kasance cikin tsananin kaunar juna ta tsawon shekaru amma a bayyane yake cewa bai shirya ba; da mijina kuma ya bayyana dole na rabu da shi”, inji Zee.

 

A tsawon rayuwata, daga yankin Arewaci da Kuduancin Najeriya na san ’yan mata da yawa wadanda ke auren, ko suke burin auren, maza sa’annin ubanninsu.

 

Mun tattauna da wasu matan da suka nemi a sakaya sunayensu, suka kuma bayyana mana dalilansu na zabar auren maza masu aure.

 

Hakika samun wanda kake so da kuma rayuwa da shi na cikin abubuwa mafiya faranta rai. Da ma an ce babu ruwan so da tsufa ko yarinta….

 

Ga dalilan matan da muka zanta da su na auren mazajensu:




mawallafi:

Shugaban kamfanin Duniyan Fasaha, kuma Babban Editan Mujallar Duniyan Fasaha, mutum ne mai son sanar da mutane abinda Allah ya sanar da shi game da fannoni masu yawa. Mai kokari ne a fannin ilimin, Computer, Web Design, Yanar Gizo, gyaran jiki da sauransu.

No comments:

Post a Comment

TALLA

TALLA

Chanza harshe

Contact Form

Name

Email *

Message *